Sophie Halaby
Appearance
![]() | |
---|---|
Rayuwa | |
Haihuwa | Jerusalem, 1906 |
ƙasa |
Daular Usmaniyya Mandatory Palestine (en) ![]() Jordan State of Palestine |
Mutuwa | 1997 |
Sana'a | |
Sana'a | masu kirkira |
Sophie Halaby (1906-1997) ba-falasdiniya ce mai zane-zane wadda ta nuna Urushalima da shimfidar wurare da ke kewaye da ita. Ta kasance daga cikin matan Larabawa na farko da suka yi karatun fasaha a Paris,kuma ta koma ƙasarsu don koyarwa,fenti,da kuma sukar mulkin mallaka na Burtaniya da Zionist.A duk rayuwarta,ta goyi bayan kuma ta rinjayi tsararraki na baya na masu zane-zane na Palasdinawa ciki har da Samia Halaby (babu dangantaka) da Kamal Boullata.[1][2]
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ Halaby, Samia (2015). "Sophie Halaby, Palestinian Artist of the Twentieth Century". Jerusalem Quarterly (in Turanci). Retrieved 2024-05-20.
- ↑ "Sophie Halaby (1905-1997)". Interactive Encyclopedia of the Palestine Question (in Turanci). Retrieved 2024-05-20.