The Hunger (1986 film)

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
The Hunger (1986 film)
Asali
Lokacin bugawa 1986
Asalin suna الجوع
Asalin harshe Larabci
Ƙasar asali Misra
Characteristics
Genre (en) Fassara drama film (en) Fassara
During 111 Dakika
Launi color (en) Fassara
Direction and screenplay
Darekta Ali Badrakhan
'yan wasa
Soad Hosni (en) Fassara
Yousra (en) Fassara
External links

The Hunger (Al-Go'a, الجوع)[1] fim ne na wasan kwaikwayo/soyayya na ƙasar Masar da aka shirya shi a shekara ta 1986, tare da Souad Hosni, Yousra da Mahmoud Abdel Aziz.[2]

Labarin fim[gyara sashe | gyara masomin]

Fim din, wanda ya samo asali ne daga littafin Naguib Mahfouz mai suna iri ɗaya, yana bincika yanayin zamantakewar Cairenes a farkon shekaru goma na karni na ashirin. A yin haka, duka fim ɗin da littafin suna magana sosai game da jigogi na talauci da mutuwa.[3]

'Yan wasa[gyara sashe | gyara masomin]

Duba kuma[gyara sashe | gyara masomin]

  • Fina-finan Masar na shekarun 1980
  • Jerin fina-finan Masar na 1986

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Al-gough (1986)". www.imdb.com.
  2. "Al-gough (1986)". www.imdb.com.
  3. "Al-gough (1986)". www.imdb.com.