Tim Owhefere
Appearance
| Rayuwa | |
|---|---|
| Haihuwa | 16 ga Yuni, 1963 |
| ƙasa | Najeriya |
| Mutuwa | 27 ga Janairu, 2021 |
| Karatu | |
| Makaranta | Makarantar Koyan Lauya ta Najeriya |
| Sana'a | |
| Sana'a | ɗan siyasa |

Tim Kome Owhefere (16 ga Yuni 1963 – 27 ga Janairu 2021) lauyan Najeriya ne kuma ɗan siyasa kuma ɗan majalisar dokokin jihar Delta mai wakiltar mazabar Isoko ta Arewa a majalisar dokokin jihar Delta ta 7. Ya kuma taba zama shugaban masu rinjaye na majalisar dokokin jihar Delta.
Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.