Jump to content

Umar Abdulkadir Sarki

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Umar Abdulkadir Sarki
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya,

11 ga Yuni, 2019 -
District: Katagum
Rayuwa
ƙasa Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa
Imani
Jam'iyar siyasa African Democratic Congress (en) Fassara

Umar Abdulkadir Sarki ɗan siyasar Najeriya ne. Ya taɓa zama mamba mai wakiltar mazaɓar tarayya ta Katagum a majalisar wakilai. [1] [2]

Rayuwar farko da aikin siyasa

[gyara sashe | gyara masomin]

An haifi Umar Abdulkadir Sarki a shekarar 1976 kuma ɗan asalin jihar Bauchi ne. Ya gaji Ibrahim Baba kuma an zaɓe shi a shekarar 2019 a matsayin ɗan majalisar tarayya mai wakiltar mazaɓar Katagum ta tarayya. [1] [2]

  1. 1.0 1.1 "Citizen Science Nigeria". citizensciencenigeria.org (in Turanci). Retrieved 2025-01-05. Cite error: Invalid <ref> tag; name ":0" defined multiple times with different content
  2. 2.0 2.1 "Candidates - Voter - Validating the Office of the Electorate on Representation". orderpaper.ng. Retrieved 2025-01-05. Cite error: Invalid <ref> tag; name ":1" defined multiple times with different content