Umar Zango
Umar Zango | |||||||||||||||||||
---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|
Rayuwa | |||||||||||||||||||
Haihuwa | Najeriya, 23 ga Faburairu, 1994 (30 shekaru) | ||||||||||||||||||
ƙasa | Najeriya | ||||||||||||||||||
Sana'a | |||||||||||||||||||
Sana'a | ɗan wasan ƙwallon ƙafa | ||||||||||||||||||
| |||||||||||||||||||
Muƙami ko ƙwarewa | Mai buga baya |
Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.
Umar zango dan wasan kwallar kafa ne dan qasar Nigeria wanda ke taka leda a qungiyar kano pillars a matsayin dan wasan baya. an haifeshi ne a shekarai dubu daya da dari tara da casain da hudu 1994 yana da shekaru 29 a bakin yanzu. a watan janairin shekarai dubu biyu da sha hudu 2014 mai horari dasu steven keshe ya gayyaceshi daya yashiga jerin yan qasar Nigeria daxasu buga wasan kofin nahiyar África a taimakawa qungiyar wurin doke qasar zinbabwe nasan shiga na https://en.m.wikipedia.org/wiki/Nigeria_national_football_team