Usman Ibrahim Auyo
Appearance
![]() | |||||
---|---|---|---|---|---|
11 ga Yuni, 2019 -
| |||||
Rayuwa | |||||
Haihuwa | 12 ga Janairu, 1964 (61 shekaru) | ||||
ƙasa | Najeriya | ||||
Sana'a | |||||
Sana'a | ɗan siyasa | ||||
Imani | |||||
Jam'iyar siyasa | All Progressives Congress |
Usman Ibrahim Auyo ɗan siyasan Najeriya ne. A halin yanzu mamba ne mai wakiltar mazaɓar tarayyar ta Hadejia/Auyo/Kafin Hausa a majalisar wakilai. An haife shi a ranar 1 ga watan Disamba 1964, ya fito ne daga jihar Jigawa. A shekarar 2015 ne aka zaɓe shi a matsayin ɗan majalisar wakilai. An sake zaɓen sa a shekarar 2019, sannan kuma a shekarar 2023 a ƙarƙashin inuwar jam’iyyar All Progressives Congress (APC), wanda ya zama wa’adi na uku. [1] [2] [3]
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ "Citizen Science Nigeria". citizensciencenigeria.org (in Turanci). Retrieved 2025-01-06.
- ↑ "10th National Assembly Members - Voter - Validating the Office of the Electorate on Representation". orderpaper.ng. Retrieved 2025-01-06.
- ↑ "National Assembly | Federal Republic of Nigeria". nass.gov.ng. Retrieved 2025-01-06.