Jump to content

Usman Ibrahim Auyo

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Usman Ibrahim Auyo
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya,

11 ga Yuni, 2019 -
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya,

Rayuwa
Haihuwa 12 ga Janairu, 1964 (61 shekaru)
ƙasa Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa
Imani
Jam'iyar siyasa All Progressives Congress

Usman Ibrahim Auyo ɗan siyasan Najeriya ne. A halin yanzu mamba ne mai wakiltar mazaɓar tarayyar ta Hadejia/Auyo/Kafin Hausa a majalisar wakilai. An haife shi a ranar 1 ga watan Disamba 1964, ya fito ne daga jihar Jigawa. A shekarar 2015 ne aka zaɓe shi a matsayin ɗan majalisar wakilai. An sake zaɓen sa a shekarar 2019, sannan kuma a shekarar 2023 a ƙarƙashin inuwar jam’iyyar All Progressives Congress (APC), wanda ya zama wa’adi na uku. [1] [2] [3]

  1. "Citizen Science Nigeria". citizensciencenigeria.org (in Turanci). Retrieved 2025-01-06.
  2. "10th National Assembly Members - Voter - Validating the Office of the Electorate on Representation". orderpaper.ng. Retrieved 2025-01-06.
  3. "National Assembly | Federal Republic of Nigeria". nass.gov.ng. Retrieved 2025-01-06.