Jump to content

Ƙungiyar 'Yancin Dan Adam ta kasar Morocco.

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Ƙungiyar 'Yancin Dan Adam ta kasar Morocco.

Bayanai
Gajeren suna AMDH
Iri non-governmental organization (en) Fassara
Ƙasa Maroko
Mulki
Shugaba Souad Brahma (en) Fassara
Hedkwata Rabat
Tarihi
Ƙirƙira 24 ga Yuni, 1979
Wanda ya samar
amdh.org.ma

Kungiyar 'Yancin Dan Adam ta Maroko (Larabci: الجمعية المغربية لحقوق الإنسان) tana ɗaya daga cikin manyan kungiyoyin kare hakkin dan adam a kasar Maroko, wadanda ba na gwamnati ba.[1][2] An kafa shi ne a ranar 24 ga watan Yuni, a shekarar 1979, a Rabat don aiki don adana mutuncin ɗan adam da girmamawa, kariya, karewa da inganta haƙƙin ɗan adam a Maroko da Yammacin Sahara.[3] Tana amfani da hanyoyi daban-daban don cimma burinta kamar buga jaridar kowane wata, zama da kuma gudanar da taro. [4][5] AMDH ta yi la'akari da cewa yana da mahimmanci don gina haɗin gwiwa tare da kungiyoyi da cibiyoyin sadarwa na ciki da na waje domin zama mafi ƙarfi a cikin gwagwarmayar kare hakkin dan adam.

Tun lokacin da aka kafa AMDH ta fuskanci wasu cikas da ke fitowa daga hukumomin Maroko, amma ta sami nasarar ci gaba da ayyukanta. [4]

  1. Human Rights Watch (2018). "World Report" (PDF): 375. Cite journal requires |journal= (help)
  2. "Association Marocaine des Droits Humains, site en français". AMDH. 2006-10-04. Archived from the original on 2006-10-04. Retrieved 2018-02-16.
  3. "art. 3 Statut". AMDH. 2006-10-09. Archived from the original on 2006-10-09. Retrieved 2018-02-16.
  4. 1 2 "historique". AMDH. 2006-10-09. Archived from the original on 2006-10-09. Retrieved 2018-02-16.
  5. "CASE HISTORY: MAROCCAN ASSOCIATION FOR HUMAN RIGHTS". Front Lines Defenders. 4 July 2016. Retrieved 2018-02-16.