Aadam Ismaeel Khamis

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Aadam Ismaeel Khamis
Rayuwa
Haihuwa Kenya, 12 ga Faburairu, 1989 (35 shekaru)
ƙasa Kenya
Karatu
Harsuna Turanci
Sana'a
Sana'a long-distance runner (en) Fassara
Athletics
Records
Specialty Criterion Data M
Personal marks
Specialty Place Data M
 

Aadam Ismaeel Khamis ( Larabci: آدم خميس إسماعيل‎ ),ya kasan ce shi dan tseren nesa ne mai wakiltar Bahrain na yanzu bayan sauya shekarsa daga Kasar Kenya.[1]

A cewar jami'an Bahrain, an haife shi Hosea Kosgei a ranar 12 ga watan Fabrairun shekara ta 1989 a Kasar Kenya. Kamar sauran 'yan tsere na Bahrain Belal Mansoor Ali da Tareq Mubarak Taher, shekarunsa cike yake da rigima.[2] A watan Agustan shekara ta 2005 IAAF ta bude bincike kan shekarunsu wanda har yanzu yana gudana har zuwa As of March 2007 [3] .

A cikin shekara ta 2006 Khamis ya sami lambar tagulla a kan mita 3000 a Gasar Wasannin Cikin Gida ta Asiya. A gasar matasa ta duniya da aka yi a Beijing a wannan shekarar ya sami tagulla a tseren mita 10,000 kuma ya kare na biyar [4]a cikin mita 5000. Majalisar IAAF ta bude fayil din ladabtarwa a kan Khamis washegari bayan kammala 5000m.

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

 

  1. ^ "IAAF: News | iaaf.org". iaaf.org. Retrieved 2018-04-23.

Hanyoyin haɗin waje[gyara sashe | gyara masomin]