Abdulwaheed Omar
Appearance
| Rayuwa | |
|---|---|
| Sana'a |
|
|
Wannan mukalar bata da Reference (Manazarta) ko daya, ka taimaka ta hanyar samar da Manazarta daga littafi ko yanar gizo, duba wannan shafin domin samun masaniya akan yanda zaka samar da Reference (Manazarta) a cikin wannan mukalar.
|
Abdulwaheed Ibrahim Omar tsohon shugaban kungiyar kwadago ne a kasar Najeriya.
Farkon rayuwa da Aiki
[gyara sashe | gyara masomin]An haife shi a Zariya, ya shiga kungiyar Malaman Najeriya, inda ya tashi ya zama shugabanta. An kuma zabe shi a matsayin mataimakin shugaban Kungiyar Kwadago ta Najeriya (NLC). An sake zaɓensa ba tare da hamayya ba a shekarar 2011. [1] Ya tsaya takara a shekarar 2015, a lokacin ne wanda ya gada, Adams Oshiomhole, ya bayar da hujjar cewa hukumar ta rasa martaba da tasiri a karkashin jagorancin Omar.Omar ne yayi fafutukan harka lallai sai gwanti ta cire tallafi mai fetur a shekarar 2015.Omar yaje karatun a kuru jos idan yasamu lambar yabo ko karramawa da MNI. [2]Mazaunine a Zaria, kuma manomi.[3]
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ Komolafe, Funmi (22 February 2007). "Nigeria: Omar takes over NLC leadership ... tasks government on reform programme". Vanguard. Retrieved 12 January 2021.
- ↑ Komolafe, Funmi; Ahiuma-Young, Victor (3 February 2011). "NLC 2011 polls: Omar sets for another term". Vanguard. Retrieved 12 January 2021
- ↑ Udo, Bassey (23 March 2015). "Oshiomhole lambasts outgoing NLC president, Omar; warns successor against bread, butter". Premium Times. Retrieved 12 January 2021.