Jump to content

Abdulwaheed Omar

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Abdulwaheed Omar
Rayuwa
Sana'a

Abdulwaheed Ibrahim Omar tsohon shugaban kungiyar kwadago ne a kasar Najeriya.

Farkon rayuwa da Aiki

[gyara sashe | gyara masomin]

An haife shi a Zariya, ya shiga kungiyar Malaman Najeriya, inda ya tashi ya zama shugabanta. An kuma zabe shi a matsayin mataimakin shugaban Kungiyar Kwadago ta Najeriya (NLC). An sake zaɓensa ba tare da hamayya ba a shekarar 2011. [1] Ya tsaya takara a shekarar 2015, a lokacin ne wanda ya gada, Adams Oshiomhole, ya bayar da hujjar cewa hukumar ta rasa martaba da tasiri a karkashin jagorancin Omar.Omar ne yayi fafutukan harka lallai sai gwanti ta cire tallafi mai fetur a shekarar 2015.Omar yaje karatun a kuru jos idan yasamu lambar yabo ko karramawa da MNI. [2]Mazaunine a Zaria, kuma manomi.[3]

  1. Komolafe, Funmi (22 February 2007). "Nigeria: Omar takes over NLC leadership ... tasks government on reform programme". Vanguard. Retrieved 12 January 2021.
  2. Komolafe, Funmi; Ahiuma-Young, Victor (3 February 2011). "NLC 2011 polls: Omar sets for another term". Vanguard. Retrieved 12 January 2021
  3. Udo, Bassey (23 March 2015). "Oshiomhole lambasts outgoing NLC president, Omar; warns successor against bread, butter". Premium Times. Retrieved 12 January 2021.