Abu Kamara

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Abu Kamara
Rayuwa
Haihuwa Monrovia, 1 ga Afirilu, 1997 (27 shekaru)
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
NK Rudar Velenje (en) Fassara-
 
Muƙami ko ƙwarewa Ataka
Yan kwalon kafa laberi

Abu Razard Kamara (an haife shi a ranar 1 ga Afrilu 1997) ƙwararren ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne na ƙasar Laberiya wanda ke taka leda a kulob din birnin Kuching na Malaysia da kuma ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Laberiya .[1]

Aikin kulob[gyara sashe | gyara masomin]

A cikin Maris 2014, Kamara ya fara babban aikinsa tare da kungiyar Ganta Black Stars ta Liberiya.

A cikin 2016, ya sanya hannu don ƙungiyar Premier League ta Lao CSC Champa [2].

Ayyukan kasa da kasa[gyara sashe | gyara masomin]

Ya buga wasansa na farko a kungiyar kwallon kafa ta Laberiya a ranar 3 ga Satumba 2021 a wasan neman tikitin shiga gasar cin kofin duniya da Najeriya, da ci 0-2 a waje. Ya maye gurbin Terrence Tisdell a minti na 57.[3]

Hanyoyin haɗi na waje[gyara sashe | gyara masomin]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "CSC Star Abu Kamara lead the Scorer list with 16 Goals". laoleague.com. Retrieved 12 October 2016
  2. http://laosportnews.com/index.php/news/article/293
  3. "Nigeria v Liberia game report". FIFA. 3 September 2021.