Abubakar Kani Faggo
Appearance
11 ga Yuni, 2019 - District: Shira/Giade | |||
| Rayuwa | |||
| Haihuwa | 1965 (60/61 shekaru) | ||
| ƙasa | Najeriya | ||
| Sana'a | |||
| Sana'a | ɗan siyasa | ||
| Imani | |||
| Jam'iyar siyasa | All Progressives Congress | ||
Abubakar Kani Faggo ɗan siyasan Najeriya ne. Ya taɓa zama memba mai wakiltar mazaɓar Shira/Giade a majalisar wakilai . [1] [2]
Rayuwar farko da aikin siyasa
[gyara sashe | gyara masomin]An haifi Abubakar Kani Faggo a shekarar 1965 sannan kuma ɗan asalin jihar Bauchi ne . Ya gaji Adamu Gurai kuma an zaɓe shi a shekarar 2019 a matsayin ɗan majalisar tarayya mai wakiltar mazaɓar Shira/Giade. [1] [2]
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- 1 2 "Candidates - Voter - Validating the Office of the Electorate on Representation". orderpaper.ng. Retrieved 2025-01-05. Cite error: Invalid
<ref>tag; name ":0" defined multiple times with different content - 1 2 "Citizen Science Nigeria". citizensciencenigeria.org (in Turanci). Retrieved 2025-01-05. Cite error: Invalid
<ref>tag; name ":1" defined multiple times with different content