Abubakar Nalaraba
Appearance
11 ga Yuni, 2019 - District: Awe/Doma/Keana | |||
| Rayuwa | |||
| Haihuwa | 17 ga Yuni, 1976 (49 shekaru) | ||
| ƙasa | Najeriya | ||
| Sana'a | |||
| Sana'a | ɗan siyasa | ||
Abubakar Nalaraba ya kasance ɗan siyasan kasar Najeriya ne kuma ɗan majalisa daga jihar Nasarawa, Najeriya. An haife shi ranar 17 ga watan Yuli, 1976. [1]
Ilimi da Sana'a
[gyara sashe | gyara masomin]Hon. Abubakar Nalaraba yana da digiri na biyu (M.Sc) a fannin Banki da Kuɗi. Ya kasance ɗan majalisa a majalisar wakilai ta ƙasa ta 10 a Nasarawa mai wakiltar mazaɓar tarayya ta Awe/Doma/Keana. An zaɓe shi a shekarar 2023 a ƙarƙashin jam’iyyar All Progressives Congress (APC). [2] [3]
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ "10th National Assembly Members - Voter - Validating the Office of the Electorate on Representation". orderpaper.ng. Retrieved 2024-12-13.
- ↑ "10th National Assembly Members - Voter - Validating the Office of the Electorate on Representation". orderpaper.ng. Retrieved 2024-12-13.
- ↑ "ShineYourEye". www.shineyoureye.org. Retrieved 2024-12-13.