Jump to content

Abubakar Nalaraba

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Abubakar Nalaraba
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya,

11 ga Yuni, 2019 -
District: Awe/Doma/Keana
Rayuwa
Haihuwa 17 ga Yuni, 1976 (49 shekaru)
ƙasa Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa

Abubakar Nalaraba ya kasance ɗan siyasan kasar Najeriya ne kuma ɗan majalisa daga jihar Nasarawa, Najeriya. An haife shi ranar 17 ga watan Yuli, 1976. [1]

Ilimi da Sana'a

[gyara sashe | gyara masomin]

Hon. Abubakar Nalaraba yana da digiri na biyu (M.Sc) a fannin Banki da Kuɗi. Ya kasance ɗan majalisa a majalisar wakilai ta ƙasa ta 10 a Nasarawa mai wakiltar mazaɓar tarayya ta Awe/Doma/Keana. An zaɓe shi a shekarar 2023 a ƙarƙashin jam’iyyar All Progressives Congress (APC). [2] [3]

  1. "10th National Assembly Members - Voter - Validating the Office of the Electorate on Representation". orderpaper.ng. Retrieved 2024-12-13.
  2. "10th National Assembly Members - Voter - Validating the Office of the Electorate on Representation". orderpaper.ng. Retrieved 2024-12-13.
  3. "ShineYourEye". www.shineyoureye.org. Retrieved 2024-12-13.