Jump to content

Adams Jagaba

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Adams Jagaba
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya,

9 ga Yuni, 2015 - 9 ga Yuni, 2019 - Gabriel Saleh Zock (mul) Fassara
District: Kachia/Kagarko
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya,

6 ga Yuni, 2011 - 6 ga Yuni, 2015
District: Kachia/Kagarko
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya,

29 Mayu 1999 - 3 ga Yuni, 2003
District: Kachia/Kagarko
Rayuwa
ƙasa Najeriya
Karatu
Harsuna Turanci
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa

Adams Jagaba ɗan siyasan Najeriya ne kuma ɗan majalisa a majalisar dokokin Najeriya. Ya fito daga jihar Kaduna a Najeriya. Jagaba ya wakilci mazaɓar Kachia/Kagarko a majalisar dokokin jihar Kaduna daga shekarun 2015 zuwa 2019. [1] [2]

  1. "Stakeholders Rally Support for Laah over S'Kaduna Senatorial Seat – THISDAYLIVE". www.thisdaylive.com. Retrieved 2024-12-24.
  2. www.premiumtimesng.com https://www.premiumtimesng.com/news/headlines/270304-breaking-apc-reps-member-formally-defects-to-pdp.html?tztc=1. Retrieved 2024-12-24. Missing or empty |title= (help)