Adeyemi Afolahan

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.

Adeyemi Ambrose Afolahan (an haife shi a ranar 26 ga Disamba 1949) an nada shi Mai Gudanarwa na farko a Jihar Taraba ta Najeriya a watan Agustan 1991 bayan an kirkiro jihar daga wani bangare na tsohuwar Jihar Gongola a lokacin mulkin soja na Janar Ibrahim Babangida. Ya mika wa zababben gwamnan farar hula Jolly Nyame a watan Janairun 1992 a farkon jamhuriya ta uku ta Najeriya.[1]

An haifi Afolahan a ranar 26 ga Disamba 1949 a Ibadan, Jihar Oyo. Yayi karatu a Najeriya da kasar Ingila. Mukaman da ya rike sun hada da mataimakin kwamanda, National War College, Abuja, babban jami'in sojan ruwa da kuma shugaban tsare-tsaren Navals.<>[2]


Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2023-07-19. Retrieved 2023-07-19.
  2. https://infomediang.com/taraba-state-history-and-past-governors//