Adolphe Mendy

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Adolphe Mendy
Rayuwa
Haihuwa Senegal, 16 ga Janairu, 1960 (64 shekaru)
ƙasa Senegal
Karatu
Harsuna Faransanci
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
  ASC Jeanne d'Arc (en) Fassara-
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga baya

Adolphe Mendy (an haife shi ranar 16 ga watan Janairun 1960) tsohon ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne kuma ɗan ƙasar Senegal. Ya buga wasanni 21 a ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Senegal daga 1985 zuwa 1997.[1] An kuma sanya sunan shi a cikin ƴan wasan Senegal da za su taka leda a gasar cin kofin nahiyar Afirka a cikin shekarar 1990.[2]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

Hanyoyin haɗi na waje[gyara sashe | gyara masomin]

  • Adolphe Mendy at National-Football-Teams.com