Andrew Birch (dan wasan kurket)

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Andrew Birch (dan wasan kurket)
Rayuwa
Haihuwa East London (en) Fassara, 7 ga Yuni, 1985 (38 shekaru)
ƙasa Afirka ta kudu
Karatu
Makaranta St. Andrew's College (en) Fassara
Harsuna Turanci
Sana'a
Sana'a cricketer (en) Fassara

Andrew Charles Ross Birch (an haife shi a ranar 7 ga watan Yunin,a shekara ta alif ɗari tara da tamanin da biyar 1985A.C), ɗan wasan kurket ne na Afirka ta Kudu wanda ke taka leda a ƙungiyar kurket ta Warriors .[1]

Rayuwar farko[gyara sashe | gyara masomin]

Birch ya fito ne daga ƙaramin garin Dordrecht na Gabashin Cape. Ya yi karatu a St Andrew's College da ke Grahamstown, kafin ya kuma cigaba da karatunsa a Jami'ar Nelson Mandela Metropolitan University (NMMU) da ke Port Elizabeth. Kakansa Ernest Birch [2] ya buga wasan kurket na matakin farko don Border a cikin shekarun 1940 kuma babban ɗan'uwansa Colin Birch [3] ya taka leda a Lardin Yamma .

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Andrew Birch". ESPN Cricinfo. Retrieved 7 November 2015.
  2. "Ernest Birch". Cricinfo. Retrieved 2 December 2016.
  3. "Colin Birch". Cricinfo. Retrieved 2 December 2016.

Hanyoyin haɗi na waje[gyara sashe | gyara masomin]

  • Andrew Birch at ESPNcricinfo