Armand Ossey

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Armand Ossey
Rayuwa
Haihuwa Libreville, 19 Oktoba 1978 (45 shekaru)
ƙasa Gabon
Karatu
Harsuna Faransanci
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
Grenoble Foot 38 (en) Fassara1996-1997
ASOA Valence (en) Fassara1997-1998
  Gabon national football team (en) Fassara1998-2000
US Créteil (en) Fassara1998-1999
US Créteil-Lusitanos (en) Fassara1998-1999286
Moreirense F.C. (en) Fassara1999-2000164
Pau Football Club (en) Fassara2000-2001123
FC Rouen (en) Fassara2001-200251
FC Kuressaare (en) Fassara2002-2003
FC Kuressaare (en) Fassara2002-2002
Paris FC (en) Fassara2003-20087715
 
Muƙami ko ƙwarewa Ataka

Armand Ossey (an haife shi a ranar 19 ga watan Oktoba 1978 a Libreville, Gabon ), tsohon ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne na ƙasar Gabon wanda ya taka leda tsakanin shekarun 1995 da 2008.[1] A lokacin da yake taka leda a Gabon da kuma Faransa da Portugal da kuma Estonia inda a baya kungiyoyin sun hada da CS Stade d'Akebe Libreville, Grenoble, Valence, Créteil, Moreirense, Pau, Rouen, Kuressaare da kuma Paris.[2] Ya halarci gasar cin kofin kasashen Afrika a Gabon a shekarar 2000 inda Gabon ta kare a matsayi na karshe da maki daya.[3] Armand Ossey ya buga wa Gabon wasa tsakanin shekarun 1998 zuwa 2000.[4]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. Armand Ossey at National-Football-Teams.com
  2. Armand Ossey at ForaDeJogo (archived)
  3. National Football Teams National Football Teams https://www.national-football-teams.com › ... Armand Ossey (Player)
  4. Football Database.eu Football Database.eu https://m.footballdatabase.eu › details Armand Ossey - Stats and titles won