Aymen Dahmen

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Aymen Dahmen
Rayuwa
Haihuwa Sfax (en) Fassara, 28 ga Janairu, 1997 (27 shekaru)
ƙasa Tunisiya
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
  CS Sfaxien (en) Fassara2018-850
  Tunisia national association football team (en) Fassara2021-30
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai tsaran raga
Tsayi 188 cm

Aymen Dahmen (An haife shi ranar 28 ga watan janairu, 1997). shi ne ɗan wasan ƙwallon ƙafa ta ƙasar Tunisiya wanda ke taka leda a matsayin mai tsaron gida a ƙungiyar CS Sfaxien ta Tunisiya.[1]

Aikin kulob/Ƙungiya[gyara sashe | gyara masomin]

Dahmen ya fara buga wasansa na farko na ƙwararru tare da CS Sfaxien a cikin 2-0 Tunisiya Ligue Professionnelle 1 ta doke ES Métlaoui a 16 ga watan Satumba 2018.[2][2]

Ayyukan kasa[gyara sashe | gyara masomin]

An kira Dahmen ne domin ya wakilci Tunisia U23 don buga wasannin neman tikitin shiga gasar cin kofin Nahiyar Afrika na U-23 na 2019.[3]

Ya buga wasansa na farko a kungiyar kwallon kafa ta Tunisia a ranar 28 ga Maris 2021 a wasan neman tikitin shiga gasar AFCON 2021 da Equatorial Guinea.[2]

Hanyoyin haɗi na waje[gyara sashe | gyara masomin]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. Métlaoui vs. CS Sfaxien-16 September 2018-Soccerway". ca.soccerway.com
  2. 2.0 2.1 2.2 Tunisiya v Equatorial Guinea game report". Confederation of African Football . 28 March 2021
  3. "CAN U23–Tunisiya: la liste contre le Cameroun avec 3 joueurs de la CAN 2019!". August 27, 2019.