Benjamin Kalu

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Benjamin Kalu
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya

11 ga Yuni, 2019 -
Nnenna Ijeome Ukeje (en) Fassara
District: Bende
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya

ga Yuni, 2019 -
Rayuwa
Haihuwa Bende, 5 Mayu 1971 (52 shekaru)
ƙasa Najeriya
Sana'a
Imani
Jam'iyar siyasa All Progressives Congress

Benjamin Okezie Kalu[1], ɗan siyasan Nijeriya ne kuma ɗan majalisar wakilai a majalisar dokokin Nijeriya ta tara, Mai wakiltar mazabar tarayya ta Bende, jihar Abia. Yanzu haka kuma shi ne kakakin Majalisar Wakilai kuma Shugaban Kwamitin Majalisar kan Harkokin Yada Labarai da Harkokin Jama'a.[2][3]

Tarihin Rayuwa[gyara sashe | gyara masomin]

Rayuwar Iyali[gyara sashe | gyara masomin]

Kalu ya fito ne daga Bende, jihar Abia, Najeriya. Ya yi aure da yara biyar.[4]

Karatu[gyara sashe | gyara masomin]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]