Binta Diakhaté

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Binta Diakhaté
Rayuwa
Haihuwa Rufisque (en) Fassara, 10 Disamba 1994 (29 shekaru)
ƙasa Senegal
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
 

Binta Diakhaté (an haife shi a ranar 10 ga watan Disamba na shekara ta 1994) ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne na ƙasar Senegal wanda ke taka leda a matsayin mai gaba. Ta kasance memba na Kungiyar mata ta kasar Senegal .

Ayyukan kulob din[gyara sashe | gyara masomin]

Diakhaté ta buga wa Lycée Ameth Fall a Senegal da kuma FC Metz, Metz ESAP, AS Nancy Lorraine da FF Yzeure Allier Auvergne a Faransa.[1]

Ayyukan kasa da kasa[gyara sashe | gyara masomin]

Diakhaté ta buga wa Senegal wasa a matakin manya a lokacin gasar cin kofin mata ta Afirka ta 2016 . [2][3]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Jeux africains : 24 Lionnes convoquées pour affronter l'Egypte" (in Faransanci). 2 March 2015. Retrieved 23 March 2022.
  2. "Competitions - African Women Championship, Cameroon 2016 - Match Details". Confederation of African Football. 5 March 2016. Archived from the original on 4 November 2016. Retrieved 22 March 2022.
  3. "Competitions - African Women Championship, Cameroon 2016 - Match Details". Confederation of African Football. 19 March 2016. Archived from the original on 4 November 2016. Retrieved 22 March 2022.