Boniface S. Emerengwa

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Boniface S. Emerengwa
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya

11 ga Yuni, 2019 -
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya

ga Yuni, 2015 -
Rayuwa
Haihuwa Jihar rivers
ƙasa Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa
Imani
Jam'iyar siyasa Rivers State People's Democratic Party (en) Fassara
Peoples Democratic Party

Boniface Sunday Emerengwa (an haife shi a shekara ta 1959 a jihar Ribas ) lauyan Najeriya ne kuma ɗan siyasan jam'iyyar People's Democratic Party.[1] Yana wakiltar mazabar Ikwerre-Emohua a majalisar wakilan Najeriya, mukamin da aka zabe shi a watan Maris din 2015.[2] Emerengwa ya taba zama kwamishinan kasafin kudi da tsare-tsare na tattalin arziki na jihar Ribas. Sannan kuma tsohon Shugaban karamar hukumar Ikwerre ne a jihar.[3][4]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. Kalu, Joe (29 October 2014). "Barr. Emerengwa Declares For Ikwerre/ Emohua Fed Constituency …Promises Effective Representation". National Network. Archived from the original on 10 July 2015. Retrieved 9 July 2015.
  2. Azuatalam, Clarice; O’Neil, Shona (24 July 2007). "Ibori's man assassinated". The Nation. Retrieved 9 July 2015. Boniface Emerengwa, (Budget and Economic Planning)
  3. "State wide celebrations greet Wike's election". ScanNews. 15 April 2015. Archived from the original on 10 July 2015. Retrieved 9 July 2015.
  4. "Appeal Court sacks Sekibo, two House of Reps members". The Guardian Nigeria News - Nigeria and World News (in Turanci). 2015-12-11. Retrieved 2022-02-22.