Ma'aikatar Kasafin Kudi da Tsara Tattalin Arziki ta Jihar Ribas

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Ma'aikatar Kasafin Kudi da Tsara Tattalin Arziki ta Jihar Ribas
Bayanai
Iri government agency (en) Fassara

Ma’aikatar Kasafin Kudi da Tsara Tattalin Arziki ma’aikatar gwamnati ce ta jihar Ribas, Najeriya da ke da alhakin tsara manyan manufofin tattalin arziki da shirye-shiryen gwamnati gami da hanyoyin aiwatar da su kai-tsaye, da kuma nufin inganta matsayin rayuwa da ingancin rayuwar 'yan ƙasa. Ma’aikatar ta kuma dauki nauyin “shirya kasafin kudin shekara-shekara na jihar Ribas tare da tabbatar da cewa aiwatar da kasafin Kudin ya yi daidai da manufar gwamnatin jihar.”[1][2]

Duba wasu abubuwan[gyara sashe | gyara masomin]

  • Jerin ma'aikatun gwamnati na jihar Ribas

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "'Budget Ministry, Live Wire Of Govt'". The Tide. Port Harcourt: Rivers State Newspaper Corporation. 13 June 2011. Retrieved 28 January 2015.
  2. "Challenges of the Niger Delta Identified". Government of Rivers State. Archived from the original on 4 March 2016. Retrieved 27 January 2015.