Boris-Claude Nguéma Békalé

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Boris-Claude Nguéma Békalé
Rayuwa
Haihuwa Kango (en) Fassara, 7 Disamba 1984 (39 shekaru)
ƙasa Gabon
Karatu
Harsuna Faransanci
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
  Gabon national football team (en) Fassara-
USM Libreville (en) Fassara-
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai tsaran raga
Tsayi 182 cm

Boris-Claude Nguéma Békalé (an haife shi a ranar 7 ga watan Disamba 1984) ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne na Gabon wanda ke taka leda a golan kulob ɗin USM Libreville da ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Gabon.[1] An haifi Békalé a gundumar Kango. A baya ya taba buga wasa a kulob ɗin FC 105 Libreville da Delta Téléstar da Tout Puissant Akwembe.[2]

Ya kasance mai tsaron ragar Gabon a gasar cin kofin nahiyar Afirka da aka yi a Angola a shekarar 2010.[3]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Gabon : Les 23 Panthères sélectionnées pour l'Angola" (in French). Gabon Eco. 29 December 2009. Archived from the original on 13 January 2010.
  2. Boris-Claude Nguéma Békalé at National-Football- Teams.com
  3. "Gabon : Les 23 Panthères sélectionnées pour l'Angola" (in French). Gabon Eco. 29 December 2009. Archived from the original on 13 January 2010.

Hanyoyin haɗi na waje[gyara sashe | gyara masomin]