Chima Nwafor

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Chima Nwafor
Ɗan Adam
Bayanai
Jinsi namiji
Ƙasar asali Najeriya
Lokacin mutuwa 2006

Clement Chima Nwafor likitan fiɗa ne ɗan Najeriya kuma ɗan siyasa. Ya taɓa zama mataimakin farar hula na farko a jihar Abia daga shekara ta 1992 zuwa 1993.[1][2][3][4]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Ten years after, Dr Chima Nwafor lives on…". Government of Abia State. 17 December 2016. Archived from the original on 6 March 2022. Retrieved 6 March 2022.
  2. Nosa Igiebor, ed. (2004). "The Fixing of Kalu". Tell Magazine. No. 18. Tell Communications Limited.
  3. "The Face of Shame". TheNEWS magazine. Vol. 25. Independent Communications Network Limited. 2005. p. 34.
  4. Diamond, Larry; Jay Diamond, Larry; Hamilton, Anthony; Kirk-Greene, Millard; Oyediran, Oyeleye, eds. (1997). Transition Without End: Nigerian Politics and Civil Society Under Babangida. Lynne Rienner Publishers. p. 515. ISBN 9781555875916.