Cynthia Aku

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Cynthia Aku
Rayuwa
Haihuwa 31 Disamba 1999 (24 shekaru)
ƙasa Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
Rivers Angels F.C. (en) Fassara-
 
Muƙami ko ƙwarewa Ataka

Cynthia Onyedikachi Aku (an haife ta a ranar 31 ga watan Disamba, shekarar 1999) ƙwararriyar ’yar ƙwallon ƙafa ce ta Nijeriya, wacce ke buga wa ƙungiyar kwallon kafa ta Rivers Angels a gasar Firimiyar Mata ta Najeriya .[1] Aku ta wakilci Najeriya a matakin matasa, kafin ta fara buga wasa a wata babbar kungiyar.[2]

Kariyan ta[gyara sashe | gyara masomin]

A gasar cin kofin mata na WAFU Zone B na 2019, an zabe ta a matsayin yar wasan kwallon kafa a wasan da Najeriya ta doke Niger da ci 15-0.[3][4]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Cynthia Aku". EuroSport. Retrieved 2019-07-21.
  2. Ogala Emmanuel (2014-02-22). "Women U-21 World Cup: Coach Nkiyu names 25 for Nigeria". Premium Times. Retrieved 2019-07-21.
  3. "Super Falcons thrash Niger 15-0 to reach semifinals of 2019 WAFU Women's Cup". Pulse. May 12, 2019. Retrieved 2019-07-21.
  4. "Tochukwu Oluehi not included in Nigeria's WAFU Women's Cup squad". Goal.com. May 6, 2019. Retrieved 2019-07-21.

Hanyoyin haɗin waje[gyara sashe | gyara masomin]