Jump to content

Damakasuwa

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Damakasuwa
mazaba a Najeriya
Bayanai
Ƙasa Najeriya
Wuri
Map
 9°58′25″N 8°32′51″E / 9.973631°N 8.547628°E / 9.973631; 8.547628
Ƴantacciyar ƙasaNajeriya
JihaJihar Kaduna
Ƙaramar hukuma a NijeriyaKauru

Damakasuwa gari ne kuma garin ne hedikwatar masarautar Tsam ta al'ummar Atsam [1] a karamar hukumar Kauru a kudancin jihar Kaduna a yankin Middle Belt a Najeriya . [2] 811, ita ce lambar gidan waya na yankin. [3]

Har wayau, garin ne cibiyar gundumar Damakasuwa ta Masarautar Tsam. [4]

Duba kuma[gyara sashe | gyara masomin]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Ministry of Local Government Affairs". Kaduna State Government. Archived from the original on January 15, 2021. Retrieved January 7, 2024.
  2. "Damakasuwa, Nigeria". Places in the World. Retrieved January 7, 2024.
  3. "Post Offices - with map of LGA". NIPOST. Archived from the original on 2009-10-07. Retrieved 2024-01-07.
  4. "ASPECTS OF THE MORPHOLOGY OF ATSAM LANGUAGE". Eduproject.com.ng. Retrieved January 7, 2024.