Domingos Andrade

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Domingos Andrade
Rayuwa
Haihuwa Luanda, 2003 (20/21 shekaru)
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
 

Domingos Paulo Andrade (an haife shi a ranar 7 ga watan Mayu 2003) ƙwararren ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne na ƙasar Angola wanda ke taka leda a matsayin mai tsaron gida na kungiyar kwallon kafa ta Sporting CP B da kuma ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Angola.[1]

Sana'a[gyara sashe | gyara masomin]

Andrade samfurin matasa ne na kulob din Interclube na Angola tun yana ɗan shekara 13.[2] Ya koma ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Sporting CP B a ranar 13 ga watan Satumba 202.[3]

Ayyukan kasa da kasa[gyara sashe | gyara masomin]

Andrade ya fara wasa tare da tawagar kasar Angola a wasan neman gurbin shiga gasar cin kofin duniya da ci 1-1 2022 da Libya a ranar 16 ga watan Nuwamba 2021.[4]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. Domingos Andrade at Soccerway
  2. "Angolan Domingos" . VerAngola
  3. "Angolano Domingos Andrade é reforço para os sub-23 do Sporting" . www.record.pt .
  4. "Match Report of Libya vs Angola - 2021-11-16 - WC Qualification" . Global Sports Archive . 2021-11-16. Retrieved 2021-11-17.