Edith Hazel

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Edith Hazel
Member of the 3rd Parliament of the 4th Republic of Ghana (en) Fassara

7 ga Janairu, 2001 - 6 ga Janairu, 2005
District: Evalue-Gwira (en) Fassara
Election: 2000 Ghanaian general election (en) Fassara
Rayuwa
ƙasa Ghana
Karatu
Harsuna Turanci
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa
Imani
Jam'iyar siyasa National Democratic Congress (en) Fassara

Edith Hazel ƴar siyasar ƙasar Ghana ce kuma jami'ar diflomasiyya, wacce ta yi aiki a matsayin yar majalisar dokoki ta mazaɓar Evalue Gwira a Yankin Yammacin Ghana daga shekara ta (2001 zuwa shekara ta 2005) .[1][2]

Rayuwar farko da ilimi[gyara sashe | gyara masomin]

Hazel ta halarci Jami'ar Ghana.[2] Har zuwa lokacin da aka nada ta a matsayin jakadiyar Ghana a Denmark da Finland[3] a watan Yulin shekara ta (2014) , ta rike mukamin mataimakiyar shugaban tawagar Ghana a Washington, D.C., U.S.[2]

Siyasa[gyara sashe | gyara masomin]

An zabi Hazel a matsayin mamba na majalisar mazabar Evalue Gwira da ke Yankin Yammacin Ghana a babban zaben Ghana na shekara ta (2000),Don haka ta kasance a matsayin memba na majalisa ta( 3 ),na jamhuriyya ta (4 ),da kuri'u (6,598), tare da kwatankwacin kashi (42.80%), akan tikitin National Democratic Congress.

Ta rasa kujerar ta a shekara ta (2004), a hannun Kojo Armah.[4][5][6] An zabe ta akan Kojo Armah na Jam'iyyar Convention Peoples Party, Sagary Nokoe na New Patriotic Party, Nana Kwabena Erskine na Jam'iyyar Reform Party.[7] Wadannan sun samu kuri'u( 5,994, 2,702), da kuri'u( 115), daidai da jimillar kuri'un da aka kada.[7] Waɗannan sun yi daidai da( 38.90%, 17.50% da 0.70%) bi da bi na jimillar ƙuri'un da aka jefa.[7]

An zabi Hazel akan tikitin National Democratic Congress.[2] Jam'iyyar National Democratic Congress ta lashe jimillar kujerun majalisa( 9), daga cikin kujeru (19), na Yankin Yammacin kasar a wannan zabubbukan.[8] A cikin duka, jam'iyyar ta sami rinjaye na wakilai (89), daga cikin kujeru( 200), a majalisar( 3), ta jamhuriya ta (4) ta Ghana.[8]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Ghana MPs - List of 2013 - 2017 (6th Parliament) MPs". www.ghanamps.com. Retrieved 2020-09-02.
  2. 2.0 2.1 2.2 2.3 "Former Ghana Ambassador Meets LDS Leaders". news-gh.churchofjesuschrist.org (in Turanci). 2018-02-15. Retrieved 2020-09-04.
  3. Minister calls for closer ties with Finland
  4. "Edith Hazel | C-SPAN.org". www.c-span.org. Retrieved 2020-09-02.
  5. FM, Peace. "Parliament - Western Region Election 2000 Results". Ghana Elections - Peace FM. Retrieved 2020-09-02.
  6. GHDiaspora (2017-02-03). "NDC Finland bids farewell to Ghana Ambassador to Denmark". GH Diaspora (in Turanci). Archived from the original on 2020-09-26. Retrieved 2020-09-02.
  7. 7.0 7.1 7.2 FM, Peace. "Ghana Election 2000 Results - Evalue Ajomoro Gwira Constituency". Ghana Elections - Peace FM. Retrieved 2020-09-03.
  8. 8.0 8.1 FM, Peace. "Ghana Election 2000". Ghana Elections - Peace FM. Retrieved 2020-09-02.