Edme Codjo

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Edme Codjo
Rayuwa
Haihuwa Benin, 20 century
ƙasa Benin
Karatu
Harsuna Faransanci
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa da association football coach (en) Fassara
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
 

Edmé Codjo kocin Benin ne na ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Benin daga watan Agustan 2011 zuwa watan Janairun 2012.[1]

Sana'a[gyara sashe | gyara masomin]

A baya dai ya taɓa jagorantar tawagar ƙasar a lokacin yaƙin neman tikitin shiga gasar cin kofin nahiyar Afirka a shekarar 2008.[2]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]