Essence International School
Essence International School | |
---|---|
Merit, Service and Achievement | |
Bayanai | |
Iri | makaranta |
Ƙasa | Najeriya |
Tarihi | |
Ƙirƙira | 1982 |
|
Makarantar Essence International ( EIS ) Makaranta ce ta kasa da kasa wace take a cikin Jihar Kaduna, Najeriya. tana cikin layin Kashim Ibrahim kusa da kan hanyar Sultan, Ungwan Rimi Kaduna. An kafa ta ne a shekarar 1982. Tana amfani da makarantar gaba da gaba, makarantar reno, ta farko, da sakandare ta ilimi. [1]
Sanannun tsofaffin dalibai[gyara sashe | gyara masomin]
- Umar Farouq Abdulmutallab
- Nafisa Badmus
Manazarata[gyara sashe | gyara masomin]
Hanyoyin haɗin waje[gyara sashe | gyara masomin]