Kaduna (birni)
![]() | ||||
---|---|---|---|---|
| ||||
| ||||
Suna saboda | Kaduna | |||
Wuri | ||||
| ||||
Ƴantacciyar ƙasa | Najeriya | |||
Jiha | Jihar Kaduna | |||
Babban birnin | ||||
Yawan mutane | ||||
Faɗi | 760,084 (2006) | |||
• Yawan mutane | 1,763.54 mazaunan/km² | |||
Labarin ƙasa | ||||
Yawan fili | 431,000,000 m² | |||
Altitude (en) ![]() | 250 m | |||
Bayanan tarihi | ||||
Ƙirƙira | 1913 | |||
Bayanan Tuntuɓa | ||||
Kasancewa a yanki na lokaci | ||||
Wasu abun | ||||
| ||||
Yanar gizo | kadunastate.gov.ng |
Kaduna birni ne, da ke jihar Kaduna, a ƙasar Najeriya. Shi ne babban birnin jihar Kaduna. Bisa ga ƙidayar jama'a a shekarar 2006, jimillar mutane dubu dari bakwai da sittin, amma bisa ga kimantawa a shekarar 2017, jimilar mutane miliyan ɗaya da dubu dari huɗu. Birnin Kaduna kilomita dari biyu ne daga Abuja. Sannan kilomita saba'in da wani abu daga zaria.kaduna na akan kogin Kaduna ne. Muhimman wuraren da ke cikin garin Kaduna sun hada da gidan tarihi na sardaunan sokoto wato sir Ahmadu Bello, Masallacin sarkin musulmi Bello, gidan tarihi na kasa, gidan gwamnatin jihar Kaduna, makarantar horar da Sojojin na Najeriya manyan da kanana, dadai sauran su.
Hotuna[gyara sashe | gyara masomin]
Wasu hotuna kenan na sassa a cikin birnin Kaduna
Daya cikin Masallatan Hausawa dake cikin garin Kaduna
Ilimi[gyara sashe | gyara masomin]
Garin Kaduna gari ne mai dimbin tarihi na masana littattafai musamman ilimin addini da na boko. Akwai makarantu daban daban a birnin kaduna.