Esther Okhae

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Esther Okhae
Rayuwa
Haihuwa 12 ga Maris, 1986 (38 shekaru)
ƙasa Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai tsaran raga
Tsayi 1.8 m

Esther Okhae (an haife ta 12 Maris 1986) ‘yar wasan kwallon kafa ta mata ta duniya da ke buga kwallo a matsayin mai tsaron raga. Ta kasance mamba a kungiyar kwallon kafa ta mata ta Najeriya . Ta kasance daga cikin ƙungiyar a gasar cin kofin duniya ta mata ta FIFA ta 2003 .[1] kasance warta mamba a kungiya mata Nigeria ya kasace abun alfahari.

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Kwafin ajiya" (PDF). Archived from the original (PDF) on 2011-12-26. Retrieved 2020-11-09.