Evarine Katongo

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Evarine Katongo
Rayuwa
Haihuwa 29 Disamba 2002 (21 shekaru)
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
ZISD Queens FC (en) Fassara-
  Kungiyar kwallon kafa ta mata ta Najeriya2020-231
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga tsakiya
Tsayi 155 cm
Evarine Katongo

Evarine Suzeni Katongo (an Haife ta a ranar 29 ga watan Disamba shekara ta 2002) ' yar wasan ƙwallon ƙafa ce ta Zambiya wacce ke taka leda a matsayin ɗan wasan tsakiya ga ZISD Queens da kuma ƙungiyar mata ta ƙasar Zambia . Ta kasance wani ɓangare na ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Zambia a gasar ƙwallon ƙafa a gasar Olympics ta bazara ta shekara ta 2020 .

An nada Katongo a cikin tawagar Zambia don gasar cin kofin duniya ta mata ta FIFA ta shekara ta 2023 .

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

Template:Navboxes