Fatou Coulibaly

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Fatou Coulibaly
Rayuwa
Haihuwa Abidjan, 13 ga Faburairu, 1987 (37 shekaru)
ƙasa Ivory Coast
Karatu
Harsuna Faransanci
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
  Kungiyar Kwallon Kafa ta Mata ta Ivory Coast-
Juventus de Yopougon (en) Fassara2004-
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga baya
Tsayi 1.72 m

Tiegnou Valle Fatou Coulibaly (an haife ta 13 Fabrairu 1987) ƙwararriyar ƴar wasan ƙwallon ƙafa ce ƴar ƙasar Ivory Coast wanda ke taka leda a ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Cypriot Barcelona FA . [1] Ta kasance cikin tawagar 'yan wasan Ivory Coast don gasar cin kofin duniya ta mata ta FIFA ta 2015 .

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Women's Champions League: Glasgow City win 2–0 at Somatio Barcelona". BBC Sport. 12 September 2018. Retrieved 12 September 2018.