Filippe Savadogo

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Filippe Savadogo
Rayuwa
Haihuwa Yako (en) Fassara, 26 Mayu 1954 (69 shekaru)
ƙasa Burkina Faso
Karatu
Makaranta University Joseph Ki-Zerbo (en) Fassara
Harsuna Faransanci
Sana'a
Sana'a Mai wanzar da zaman lafiya da ɗan siyasa
Filippe Savadogo (2014)

Filippe Savadogo masharhancin fina-finan Burkina Faso ne kuma ɗan siyasa. Tsakanin shekarun 2007 zuwa 2011, ya kasance ministan al'adu, yawon buɗe ido da sadarwa na Burkina Faso.[1][2] Ya kuma taɓa zama jakadan ƙasarsa a ƙasashen Turai da dama ciki har da Faransa. A halin yanzu shi ne mai sa ido na dindindin ga Majalisar Dinkin Duniya. Tun daga shekarar 2014, ya kasance memba na hukumar juri a lambar yabo ta Fina-finan Afirka.[3][4]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Charles Burnett, Filippe Savadogo join AMAA Jury". theeagleonline.com.ng. Retrieved 4 June 2016.
  2. "New Permanent Observer of La Francophonie Presents Letter of Appointment". United Nations. Retrieved 4 June 2016.
  3. "Charles Burnett, Filippe Savadogo join AMAA Jury". theeagleonline.com.ng. Retrieved 4 June 2016.
  4. "New Permanent Observer of La Francophonie Presents Letter of Appointment". United Nations. Retrieved 4 June 2016.