Garkuwa da Mutane a Malari

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Garkuwa da Mutane a Malari
attack (en) Fassara da Garkuwa da Mutane
Bayanai
Kwanan wata 1 ga Janairu, 2015
Perpetrator (en) Fassara Boko Haram da mai-ta'adi
Wuri
Map
 11°30′N 13°00′E / 11.5°N 13°E / 11.5; 13

A ranar 1 ga watan Junairun shekara ta 2015 ne ƙungiyar Boko Haram mai da’awar jihadi da ‘yan ta’adda a arewa maso gabashin Najeriya su ka yi garkuwa da maza da matasa kusan 40 daga ƙauyen Malari da ke jihar Borno a Najeriya.[1] An kai waɗanda harin ya rutsa da su zuwa wani dajin da ke kusa.[2]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. Abubakar, Aminu; Botelho, Greg (January 4, 2015). "Villagers: Boko Haram abducts 40 boys, young men in northeastern Nigeria". CNN. CNN. CNN. Retrieved 4 January 2015.
  2. "Boko Haram unrest: Gunmen kidnap Nigeria villagers". BBC World News. BBC. January 3, 2015.