Garkuwa da Mutane a Malari
Garkuwa da Mutane a Malari | ||||
---|---|---|---|---|
attack (en) da Garkuwa da Mutane | ||||
Bayanai | ||||
Kwanan wata | 1 ga Janairu, 2015 | |||
Perpetrator (en) | Boko Haram da mai-ta'adi | |||
Wuri | ||||
|
A ranar 1 ga watan Junairun shekara ta 2015 ne ƙungiyar Boko Haram mai da’awar jihadi da ‘yan ta’adda a arewa maso gabashin Najeriya su ka yi garkuwa da maza da matasa kusan 40 daga ƙauyen Malari da ke jihar Borno a Najeriya.[1] An kai waɗanda harin ya rutsa da su zuwa wani dajin da ke kusa.[2]
Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]
- ↑ Abubakar, Aminu; Botelho, Greg (January 4, 2015). "Villagers: Boko Haram abducts 40 boys, young men in northeastern Nigeria". CNN. CNN. CNN. Retrieved 4 January 2015.
- ↑ "Boko Haram unrest: Gunmen kidnap Nigeria villagers". BBC World News. BBC. January 3, 2015.