Gasar Cin Kofin Afirka ta 2018 a Wasanni

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Gasar Cin Kofin Afirka ta 2018 a Wasanni
Gasar Cin Kofin Nahiyar Afirka a Wasan Athletics da sports season (en) Fassara
Bayanai
Wasa Wasannin Motsa Jiki
Mabiyi Gasar Zakarun Afirka ta 2016 a Wasanni
Ta biyo baya 2020 African Championships in Athletics (en) Fassara
Edition number (en) Fassara 21
Kwanan wata 5 ga Augusta, 2018
Lokacin farawa 1 ga Augusta, 2018
Lokacin gamawa 5 ga Augusta, 2018
Mai-tsarawa Confederation of African Athletics (en) Fassara da Hukumar wasannin guje-guje da tsalle-tsalle ta Najeriya
Wuri
Map
 6°27′N 3°24′E / 6.45°N 3.4°E / 6.45; 3.4

An gudanar da gasar wasannin guje-guje da tsalle-tsalle ta Afirka karo na 21 a birnin Asaba na Najeriya daga ranar 1 zuwa 5 ga watan Agustan 2018 a filin wasa na Stephen Keshi . [1] [2] Wannan dai shi ne karo na biyu da Najeriya ta karɓi baƙuncin wannan gasa. Ƴan wasa 800 daga kasashen Afirka 52 ne suka halarci gasar. [3]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "CAA Asaba 2018 / Schedule". caaasaba2018.com.ng. Archived from the original on 1 August 2018. Retrieved 1 August 2018.
  2. "kenya tops medal standings as curtains come dix-neuf on Asaba 2018". caaweb.org. Archived from the original on 3 September 2018. Retrieved 1 September 2018.
  3. News Express. "CAA Asaba 2018, Delta's dirty politics and the 2019 elections". Retrieved 21 August 2018.