Gidan Jaridar Blueprint

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Gidan Jaridar Blueprint
Bayanai
Iri takardar jarida
Ƙasa Najeriya
Tarihi
Ƙirƙira 2011

blueprint.ng

Blueprint gidan jarida ne a Najeriya, wanda suke yaɗa labaran su a kullum. Babban hedkwatar gidan jaridar yana Abuja. Gidan Jaridar ta fara ne da watsa labarai mako-mako a watan Mayun shekarar 2011, sannan ta koma watsa labaranta kullum-kullum a cikin watan Satumba duk dai a cikin shekarar 2011. Jaridar tana yaɗa labarai kashi biyu, yaɗawa na farko shine wanda zasu cire jaridar dake ɗauke da labarai na kullum-kullum na takarda. Sai kuma bugawa ta biyu itace wadda suke yaɗa labarai a kafar sada zumunta ta yanar gizo kamar irin su fesbuk, tuwita da sauran su, suna sabunta labaran su na kafar sada zumunta zamani a duk lokacin da wani labari ya samu.[1][2][3][4][5]

Maɓallin waje[gyara sashe | gyara masomin]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. Aduge-Ani, David (18 September 2012). "BLUEPRINT Newspaper For Launch, Sept. 20". Leadership. Abuja, Nigeria. Archived from the original on 6 October 2012. Retrieved 26 September 2012.
  2. Nannet, Ajivah Nguemo (20 September 2012). "IBB, Ekwueme, Tambuwal, Govs For Blueprint Public Presentation Today". Leadership. Abuja, Nigeria. Archived from the original on 16 November 2012. Retrieved 26 September 2012.
  3. Abbah, Theophilus (16 September 2012). "Why we had to buy a printing machine -Blueprint CEO". Media Trust. Abuja, Nigeria. Retrieved 26 September 2012.
  4. Sada, Muhammad (14 September 2012). "Blueprint gears up for public presentation". People's Daily. Abuja, Nigeria. Archived from the original on 4 March 2016. Retrieved 26 September 2012.
  5. Sada, Muhammad (18 September 2012). "We don't belong to any group, says Blueprint CEO". People's Daily. Abuja, Nigeria. Archived from the original on 9 February 2022. Retrieved 26 September 2012.