Glory Odiase

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Glory Odiase
Rayuwa
Haihuwa Jihar rivers, 15 Satumba 1993 (30 shekaru)
ƙasa Najeriya
Sana'a
Sana'a sport cyclist (en) Fassara
Template:Infobox biography/sport/cycling

Glory Odiase (an Haife ta 15 Satumba 1993) ƙwararriyar ƴar wasan Najeriya ce. Ta samu lambar zinare a lokacin da ta wakilci Najeriya a gasar tseren keke na zamani na mata tare da Happiness Okafor, Rosemary Marcus, da Gripa Tombrapa a gasar All-Africa Games 2015 a Congo Brazzaville.[1][2]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. References[edit source] ^
  2. ^

[1]Hanyoyin haɗi na waje[gyara sashe | gyara masomin]

  • Glory Odiase at Cycling Archives
  1. All Africa Games: Team Nigeria women win gold in cycling". Vanguard. 10 September 2015. Retrieved 11 September 2015