Jump to content

Hadja Saran Daraba

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Hadja Saran Daraba
Minister of Foreign Affairs of Guinea (en) Fassara

Rayuwa
Haihuwa Coyah (en) Fassara, 1945 (80/81 shekaru)
ƙasa Gine
Karatu
Makaranta Martin-Luther-Universität Halle-Wittenberg (mul) Fassara
Herder Institute (en) Fassara
University of Conakry (en) Fassara
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa, mai karantarwa da minista
Imani
Jam'iyar siyasa Q123938017 Fassara


Hadja Saran Daraba, (an haife ta a Shekarar 1945, Guinea ) ita ce wacce ta kafa ƙungiyar Matan Mano River Union for Peace Network (REFMAP)).[1]

Mahaifinta soja ne a ƙarƙashin Ahmed Sékou Touré . Ta yi karatun likitanci a Leipzig da Halle.[2] A shekarar 1970, ta koma Guinea ta koyar a kwalejin Hadja Mafory Bangoura, kafin a nada mataimakiyar darekta na kula da fitarwa a ma'aikatar kasuwanci ta kasashen waje. A shekarar 1996, ta zama Ministan Harkokin zamantakewar al'umma da kuma Gudanar da Mata da Yara.,[3]

A shekarar 2010, ita kaɗai ce mace data shiga cikin takarar shugabancin Guinea, cikin masu sha'awar takara 24 Tsakanin 2010 da 2017, itace sakatare janar na REFMAP.[4]

  1. simodbt (2017-06-29). "Portrait. Hadja Saran Daraba Kaba, une dame de fer au parcours impressionnant (Par Ibrahima Diallo)". Mediaguinee.org (in Faransanci). Retrieved 2020-03-10.
  2. "Portrait de Hadja Saran Daraba Kaba: Une dame de fer au parcours impressionnant". guineesignal.com/. Archived from the original on 2020-03-16.
  3. "Présidentielle en Guinée: la Cour suprême rend publique la liste des candidats". RFI (in Faransanci). 2010-05-25. Retrieved 2020-03-10.
  4. "Mano River : Hadja Saran Daraba présente son bilan à la tête de l'organisation". guineelive.com.