Hafsat Mohammed Baba
Appearance
![]() | |
---|---|
![]() | |
Rayuwa | |
Haihuwa | Hadejia, 17 ga Yuli, 1957 (67 shekaru) |
ƙasa | Najeriya |
Sana'a | |
Sana'a |
official (en) ![]() |
Imani | |
Jam'iyar siyasa | All Progressives Congress |


Hafsat Mohammed Baba (An haifeta ranar 17 ga watan Mayu shekara ta alif dari tara da hamsin da bakwai 1957) ta kasance kwamishiniyar mata da cigaban al'umma na gwamnatin Jihar Kaduna daga Watan Aprilu shekara ta dubu biyu da goma sha biyar zuwa shekarata dubu biyu da goma sha tara (2015-2019).[1][2]
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2022-06-25. Retrieved 2020-08-25.
- ↑ https://peoplepill.com/people/hafsat-mohammed-baba/