Hamidou Traore
Hamidou Traore | |||||||||||||||||||||||||||||||||||
---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|
Rayuwa | |||||||||||||||||||||||||||||||||||
Haihuwa | Bamako, 7 Oktoba 1996 (27 shekaru) | ||||||||||||||||||||||||||||||||||
ƙasa | Mali | ||||||||||||||||||||||||||||||||||
Karatu | |||||||||||||||||||||||||||||||||||
Harsuna | Faransanci | ||||||||||||||||||||||||||||||||||
Sana'a | |||||||||||||||||||||||||||||||||||
Sana'a | ɗan wasan ƙwallon ƙafa | ||||||||||||||||||||||||||||||||||
| |||||||||||||||||||||||||||||||||||
Muƙami ko ƙwarewa | wing half (en) | ||||||||||||||||||||||||||||||||||
Lamban wasa | 16 |
Hamidou Traoré (an haife shi a ranar 7 ga watan Oktoba shekarar 1996) ƙwararren ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne ɗan ƙasar Mali wanda ke taka leda a matsayin ɗan wasan tsakiya a ƙungiyar Al-Safa ta Saudiyya.
A cikin shekarar 2022, Traoré ya rattaba hannu tare da Partizan na Serbia. A ranar 15 ga watan Satumba shekarar 2023, Traoré ya koma kulob din Al-Safa na Saudiyya. Ya kuma wakilci kasar Mali a matakin manya. [1]
Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]
- ↑ Hamidou Traore at National-Football-Teams.com
Hanyoyin haɗi na waje[gyara sashe | gyara masomin]
- fr.cafonline.com Archived 2016-03-03 at the Wayback Machine
- Hamidou Traore at Soccerway