Harin Adamawa da Taraba, 2018

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Infotaula d'esdevenimentHarin Adamawa da Taraba, 2018
Iri Kisan Kiyashi
Kwanan watan 2018
Wuri Jihar Adamawa
Taraba state
Adadin waɗanda suka rasu 50

A shekarar 2018, an yi kisan kiyashi da dama a tsakiyar Najeriya (wato Taraba da Adamawa), wanda ake zargin Fulani makiyaya ne. Akalla mutane 50 aka kashe daga jihohin guda biyu.[1][2][3][4][5]

Akwai al'ummomi da dama a faɗin jihohin da suke makwabta.

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Fulani Herdsmen Kill 50 In Adamawa Villages". Oriental Times (in Turanci). 2018-07-10. Retrieved 2022-01-30.
  2. "Many Feared Killed As Suspected Herdsmen Attack Adamawa, Taraba Communities". Channels Television. Retrieved 2022-01-30.
  3. "Fulani herdsmen kill 50 in Adamawa villages – The Sun Nigeria Fulani herdsmen kill 50 in Adamawa villages". www.sunnewsonline.com (in Turanci). Retrieved 2022-01-30.
  4. Citizen, The (2018-07-11). "Fulani herdsmen strike again, kill 50 in Adamawa villages". TheCitizen - It's all about you (in Turanci). Retrieved 2022-01-30.
  5. NewsProbe (2018-07-11). "50 Feared Killed In Adamawa, Taraba Attacks". NewsProbe (in Turanci). Retrieved 2022-01-30.