Ifeanyi Eze
Appearance
| Rayuwa | |||||||||||||||||||
|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|
| Haihuwa | Jihar Enugu, 7 Mayu 1999 (26 shekaru) | ||||||||||||||||||
| Sana'a | |||||||||||||||||||
| Sana'a | ɗan wasan ƙwallon ƙafa | ||||||||||||||||||
| |||||||||||||||||||
Ifeanyi Eze (an haifeshi ranar 7 ga watan Mayu, 1999). Yana daga cikin yan kwallon Nijeriya da suka taka leda a matsayin yan gaba na Najeriya (Professional Football League kulob din Kano Pillars).
Rayuwa
[gyara sashe | gyara masomin]Eze dan asalin jahar Anambara ne. Amma an haifeshi ne a jihar Enugu.[1]
Klub
[gyara sashe | gyara masomin]Eze ya fara wasan kwallon kafa ne a kwalejin kwallon kafa ta P Sports da ke Abuja.
Ya fito daga benci ne ya ci kwallonsa ta farko a Kano Pillars a ranar 6 ga Yuni 2021, yayin da kulob din na Kano ya zo daga baya ya doke Enyimba da ci 2-1 a gasar Firimiyar Kwararru ta Nigeria.
Eze ya koma Kano Pillars a ranar 1 ga watan Mayu 2021 bayan ya bar Akwa United.[2]