Jump to content

Jam'iyyar United Nigeria People's Party

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Jam'iyyar United Nigeria People's Party
Bayanai
Iri jam'iyyar siyasa
Ƙasa Najeriya
Mulki
Hedkwata Abuja (mul) Fassara
Tarihi
Ƙirƙira 1998

Jam'iyyar United Nigeria People's Party,jam'iyyar siyasa ce a Najeriya wacce Cif Donald Etiebet ya kafa kuma ya jagoranta a zamanin mulkin Janar Sani Abacha. Jam'iyyar ta gaji jam'iyyar United Nigeria Democratic Party.[1]

A zaben ‘yan majalisar dokoki na ranar 12 ga watan Afrilun 2003 jam’iyyar ta samu kashi 2.8% na kuri’un jama’a,2 daga cikin kujeru 360 na majalisar wakilan Najeriya,kuma babu kujeru a majalisar dattawa.

  1. Lansford, Tom (2021-03-23). Political Handbook of the World 2020-2021 (in Turanci). CQ Press. ISBN 978-1-5443-8472-6.