Jump to content

Jimi Agbaje

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Jimi Agbaje
Rayuwa
Haihuwa Lagos, 2 ga Maris, 1957 (67 shekaru)
ƙasa Najeriya
Karatu
Makaranta Jami'ar Obafemi Awolowo
Sana'a
Sana'a pharmacist (en) Fassara da ɗan siyasa
Imani
Jam'iyar siyasa Peoples Democratic Party
jimiagbaje.com

Olujimi Kolawole Agbaje wanda aka fi sani da Jimi Agbaje; (an haife shi a ranar 2 ga watan Maris na shekara ta 1957), masanin magani ne na Najeriya, kuma ɗan siyasa. Ya kasance dan takarar Gwamnan Jihar Legas na PDP na shekarar 2015, amma ya sha kashi a hannun mai nasara Akinwunmi Ambode. Ya kasance dan takarar gwamna na Jihar Legas na 2019 na PDP a cikin babban zaben 2019. [1] [2][3][4]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Lagos Celebrates Jimi Agbaje After Election Results". thisdaylive.com. Retrieved 8 August 2023
  2. "Jimi Agbaje wins PDP Lagos governorship ticket – P.M. NEWS Nigeria". pmnewsnigeria.com. Retrieved 8 August 2023.
  3. "Jimi Agbaje Joins PDP Ahead Of 2015 Gubernatorial Election In Lagos". SaharaReporters. 18 July 2014. Retrieved 10 December 2014
  4. "Countdown to 2019: Profile of the PDP Lagos governorship candidate, Jimi Agbaje - P.M. News".