Jump to content

Jimoh Ojugbele

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Jimoh Ojugbele
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya,

11 ga Yuni, 2019 -
District: Ado-Odo/Ota
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya,

9 ga Yuni, 2015 - 9 ga Yuni, 2019
District: Ado-Odo/Ota
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya,

5 ga Yuni, 2007 - 6 ga Yuni, 2011
District: Ijebu North/Ijebu East/Ogun Waterside
Rayuwa
Haihuwa Ogun, 2 ga Faburairu, 1962 (64 shekaru)
ƙasa Najeriya
Harshen uwa Yarbanci
Karatu
Makaranta Jami'ar, Jihar Lagos
Harsuna Turanci
Yarbanci
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa

Jimoh Ojugbele ɗan siyasan Najeriya ne. Ya kasance ɗan majalisar wakilai ta tarayya, mai wakiltar mazaɓar Ado-Odo/Ota na jihar Ogun a majalisar wakilai ta ƙasa ta 9. [1] [2]

  1. Olawin, Oludare (2022-06-20). "Ogun Reps member, Ojugbele goes to court over Ado-Odo/Ota APC ticket". Daily Post Nigeria (in Turanci). Retrieved 2025-01-03.
  2. Taoheed, Adegbite (2022-06-21). "House of Rep member sues APC, INEC, co-aspirant over party ticket in Ogun". Tribune Online (in Turanci). Retrieved 2025-01-03.