Joseph Brahim Seid

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Joseph Brahim Seid
Rayuwa
Haihuwa Ndjamena, 1927
ƙasa Cadi
Mutuwa 1980
Karatu
Harsuna Faransanci
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa da marubuci
Mamba International Institute of Law of the French-Speaking Countries (en) Fassara

Joseph Brahim Seid (an haife a shekarar 1927 a N'Djamena – sannan ya mutu a shekarar 1980) marubuci ne kuma ɗan siyasa ɗan ƙasar Chadi. Ya yi ministan shari'a daga shekarar 1966 zuwa 1975.

Tarihin Rayuwa[gyara sashe | gyara masomin]

Karatu[gyara sashe | gyara masomin]

Iyali[gyara sashe | gyara masomin]

Siyasa[gyara sashe | gyara masomin]

Rubuce-rubuce[gyara sashe | gyara masomin]

A matsayinsa na marubuci an san shi da ayyukan Au Tchad sous les étoiles ("A Chadi ƙarƙashin taurari", a shekarar 1962) da Un enfant du Tchad ("Yaron Chadi", 1967), dangane da rayuwarsa.

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]