Joseph Brahim Seid
Appearance
| Rayuwa | |
|---|---|
| Haihuwa | Ndjamena, 1927 |
| ƙasa | Cadi |
| Mutuwa | 1980 |
| Karatu | |
| Harsuna | Faransanci |
| Sana'a | |
| Sana'a | ɗan siyasa, marubuci da minista |
| Mamba |
International Institute of Law of the French-Speaking Countries (en) |
Joseph Brahim Seid (an haife a shekarar 1927 a N'Djamena – sannan ya mutu a shekarar 1980) marubuci ne kuma ɗan siyasa ɗan ƙasar Chadi. Ya yi ministan shari'a daga shekarar 1966 zuwa 1975.
Tarihin Rayuwa
[gyara sashe | gyara masomin]Karatu
[gyara sashe | gyara masomin]Iyali
[gyara sashe | gyara masomin]Siyasa
[gyara sashe | gyara masomin]Rubuce-rubuce
[gyara sashe | gyara masomin]A matsayinsa na marubuci an san shi da ayyukan Au Tchad sous les étoiles ("A Chadi ƙarƙashin taurari", a shekarar 1962) da Un enfant du Tchad ("Yaron Chadi", 1967), dangane da rayuwarsa.
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- Chadi - Fasaha da Adabi
- L'Action na kasa (in French)