Joseph Koto

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Joseph Koto
Rayuwa
Haihuwa 1 ga Janairu, 1960
ƙasa Senegal
Mutuwa 2021
Karatu
Harsuna Faransanci
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa da association football coach (en) Fassara
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
  Senegal national association football team (en) Fassara1980-1986
 

Joseph Koto (an haife shi ranar 1 ga watan Janairun shekara ta alif ɗari tara da sittin 1960, ya mutu ranar 14 ga watan Oktoban 2021)[1] ya kasance manajan ƙwallon ƙafa na ƙasar Senegal kuma ɗan wasan ƙasa da ƙasa. Ya kasance babban kocin tawagar ƙwallon ƙafa ta Senegal tsakanin Yulin 2012 da Oktoban 2012.[2][3]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. https://www.11v11.com/players/marie-joseph-francois-koto-54389/
  2. "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2023-03-23. Retrieved 2023-03-23.
  3. https://www.bbc.co.uk/sport/football/20055226

Hanyoyin haɗi na waje[gyara sashe | gyara masomin]

  • Joseph Koto at National-Football-Teams.com
  • Joseph Koto at WorldFootball.net