Joye Estazie

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Joye Estazie
Rayuwa
Haihuwa Moris, 10 ga Augusta, 1984 (39 shekaru)
ƙasa Moris
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
  Mauritius national football team (en) Fassara2010-
AS de Vacoas-Phoenix (en) Fassara2011-
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga baya

Joye Estazie (an haife shi a ranar 10, ga watan Agusta 1984) ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne na ƙasar Mauritius wanda a halin yanzu yake taka leda a matsayin mai tsaron baya ga kungiyar kwallon kafa ta AS de Vacoas-Phoenix a cikin Mauritius League.

Sana'a[gyara sashe | gyara masomin]

Estazie ya fara aikinsa na ƙwararru a cikin shekarar 2006 tare da kungiyar kwallon kafa ta PAS Mates na Mauritian League, inda daga baya ya zama kyaftin na ƙungiyar. A shekarar 2011, ya koma ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta AS de Vacoas-Phoenix.

Ayyukan kasa da kasa[gyara sashe | gyara masomin]

Estazie ya ci wa Mauritius wasa takwas. A ranar 9 ga watan Oktoba, 2010, ya ci wa Senegal kwallon da kansa a minti na 90 na wasan share fagen shiga gasar AFCON na Mauritius, inda Mauritius ta sha kashi da ci 7-0.[1] Ya zura kwallonsa ta farko a Mauritius a wasan sada zumunci da suka yi da Réunion a watan Satumban 2012. [2]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. Estazie Own Goal Archived 2010-11-14 at the Wayback Machine
  2. Match Report vs Reunion